na kamu da San wata yarinya amma haryanxu na kasa shawo kan ta haryanxu ni kuma akwai wacce take sona bana jinta a raina kuma tafi waccan komai ban San yadda zanyi ba please ku sani a hanyar
Dan uwa kayi hakuri kaso wacce take sonka sbd gudun karka fada sahun masu son maso wani........ kuma kayi biyu babu
kaso Asoka shine asalin soyayya. muna iya barin ra'ayinmu domin duba lamarin yau da gone.
haka ne dan uwa kullin shawarar da sister na take bani kenan amma na Rasa gane wa kaina
kanuna mata so koda baka sonta yau da gobe tawuce wasa xaman ku da ita da behavior dinta zaisa kasota but kar kaje kayi son maso wani wlh
wlh shi nakeyi ma wlh kullin burina na Faranta Mata amma ina
Eh Tom gaskia tunda waccan bata sonka kawae ka rabu da ita may be tana da wanda takeso
hkr xakayi koda ace heart dinka tana gaya maka abu daban kadan ne shine kawai mafita
nagode sosai Fatan alkairy🙏
kaji tsoron Allah … kaji tsoron wacce bata da raayi akanka
in ka bi tani, kaje wa wacca take son ka, kace tafi waccan komai, Ka koya ma kanka son ta …like try to appreciate her and her efforts kuma Inshaa Allah it will be the best decision u make.
wannan hk yake
wannan gaskiya ne
Allah sarki.. haka lamarin soyayya yake, ba'a dole. ka hakura da wadda bata son ka, ka raba kanka da wahala, ita kuma wadda baka sonta din ka bata hakuri. Allah ya zaba muku mafi alkhairi.
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment