May 25, 07:24 PM

Menene bakance a Musulunci?

Menene bakance a addinin Musulunci

Replies

(15)
May 25, 08:02 PM
what is bakance?
May 25, 08:42 PM
shine kamar mutum yana da wata buqata a wajen Allah toh sae yace in Allah ya biya masa buqatar zeyi azumi goma misali
May 25, 10:20 PM
Baby girl May 25, 08:42 PM

shine kamar mutum yana da wata buqata a wajen Allah toh sae yace in Allah ya biya masa buqatar zeyi azumi goma misali

3
Hkn km
May 25, 10:27 PM
Baby girl May 25, 08:42 PM

shine kamar mutum yana da wata buqata a wajen Allah toh sae yace in Allah ya biya masa buqatar zeyi azumi goma misali

3
oh I see
May 25, 10:39 PM
sannan kuma baya da kyau
May 26, 06:33 AM
Abdulmalik abdulkarim idris May 25, 10:39 PM

sannan kuma baya da kyau

1
bai ingantaba kenan kake nufi? Don Allah ina bukatar karin haske akan sa
May 26, 10:12 AM
May 26, 03:22 PM
Hasynoh May 26, 10:12 AM

i hope this helps. https://youtu.be/bpecD04WkKA

1
Jazakhallah Khair
May 26, 06:52 PM
Ruqayya Abubakar May 26, 06:33 AM

bai ingantaba kenan kake nufi? Don Allah ina bukatar karin haske akan sa

0
yeah bai ehgantaba koma na baki number malan for more light kona tabbayeshi then nayi maki recording
May 28, 07:13 AM
Abdulmalik abdulkarim idris May 26, 06:52 PM

yeah bai ehgantaba koma na baki number malan for more light kona tabbayeshi then nayi maki recording

1
toh shikenan nagode ina jira daga gareka
May 28, 08:52 AM
Ruqayya Abubakar May 28, 07:13 AM

toh shikenan nagode ina jira daga gareka

0
well
Jun 3, 06:23 AM
Ruqayya Abubakar May 28, 07:13 AM

toh shikenan nagode ina jira daga gareka

0
I ask malan and he said shin shifa bakance sai harda ehdan Allah yayimah sanna xakayi to sukuma sauran ni imomin daya ma fa, sanna kasan ya ma ubangijinka sharadi kenan sai yayimah sannan xakayi, asalin a musulunci baya da kyau ammah ehdan mutun yy to dole sai ya cika koshi din ehdan aiki alkhari ne, ehdan kuma na sharrine Toh kaffara zaiyi. yakara da ce Allah da manzon sa babu ehdan suka hallata yin bakance dan makhruh nah. sai mukiyaye Allah yasa mu dace
Jun 3, 11:58 AM
Abdulmalik abdulkarim idris Jun 3, 06:23 AM
I ask malan and he said shin shifa bakance sai harda ehdan Allah yayimah sanna xakayi to sukuma sauran ni imomin daya ma fa, sanna kasan ya ma ubangijinka sharadi kenan sai yayimah sannan xakayi, asal[...] I ask malan and he said shin shifa bakance sai harda ehdan Allah yayimah sanna xakayi to sukuma sauran ni imomin daya ma fa, sanna kasan ya ma ubangijinka sharadi kenan sai yayimah sannan xakayi, asalin a musulunci baya da kyau ammah ehdan mutun yy to dole sai ya cika koshi din ehdan aiki alkhari ne, ehdan kuma na sharrine Toh kaffara zaiyi. yakara da ce Allah da manzon sa babu ehdan suka hallata yin bakance dan makhruh nah. sai mukiyaye Allah yasa mu dace
1
ameen yaa hayyuu yaa qayyuum, jazakhallah khair
Jun 3, 01:47 PM
Anonymous #1 Jun 3, 11:58 AM

ameen yaa hayyuu yaa qayyuum, jazakhallah khair

0
Ameen 🙏
Nov 5, 04:40 AM
Baby girl May 25, 08:42 PM

shine kamar mutum yana da wata buqata a wajen Allah toh sae yace in Allah ya biya masa buqatar zeyi azumi goma misali

3
Allah ya saka da alkhairi da muka amfana dakai da me tambayar da mu gabaki daya
×