SHAWARA GA MAZA MASU RUFIN ASIRI
Anonymous Jan 14, 12:50 PM

SHAWARA GA MAZA MASU RUFIN ASIRI 0

Dan uwa mai neman macen da zata soka tsakanin ta da Allah ba dan abin duniya. Ga shawara zan baka. Akwai da yawa daga cikin yan uwa, dangi, abokan arziki ,makabta, da suke so su hada ka da wata ta jikin su, amma kana tunanin saboda abin hannun ka matan zasu yarda ba wai dan so na tsakani da Allah ba. Amma kai kafi son ka sami wacce bata san ko kai wanene ba wacce zata maka so na gaskiya. Mallam karya ne;hakan da kyar ya yiwu. Idan kaje wa macen zamanin nan a matsayin mara arziki Wallahi 99% zasu rabu dakai, saboda kowacce gidan hutu take nema. Ka rufa kanka asiri ka zabi mai hankali da natsuwa wacce akasan halinta na gaskiya. Idan kuwa ka ki, zaka zabo kura da fatar akuya. Yawanci matan yanzu babu soyayya ko Allah a ransu. Kudi kawai ne maganin su. Ku diba kugani. Idan latecomer ya aure maka budurwar da kuka dade kuna soyayya; sai ace ai addu'ar ta ne da take na Allah Ya zaba mata mafi alkhairi ne Allah Ya amsa. Ammafa idan kaine ka rabu da ita ka auri wata sai ace yaudara kayi. Irin shara'ar son zuciyar da sukeyi kenan. Mallam idan kanada kudin ka , kazaba , ka darje kafin ka aura. Kuma ka ja layi bayan aure. Dan kudinka aka aureki. Idan kuma kai talakane sai kajira "zabin Allah". Dan haka suke cewa " zabin Allah" amma Wallahi munafunci ne da karya, domin babu Allah a lamarin matan zamani. Mallam idan zaka iya, kayi hakuri ka tara kudi kafin ka soma neman macen aure.
post

Replies

(13)
Haidar Ali Jan 14, 01:13 PM
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Wai Allah ya zaba mata mafi alkhairi ne. Toh buroda, bari mu jira zabin Allah. Allah ya hankado ta soon.
reply 0
Abu-Bakr Jan 14, 01:22 PM
YAN uwana maza adage da niman kudi don soyayya baya taba kasan cewa ba kudi ballan tana aure
reply 0
Anonymous #1 Jan 14, 02:28 PM
Ba wani so fa... Its all money. Na gano so qarya ne. Idan bakada kudi ba wacce zata so ka
reply 0
Ilhama Usman Jan 14, 04:34 PM
wannan maganar gaskiya ce rayuwar ce ta sauya sosai mata nason Mai kudi haka Suma mazan wadansu daga cikin su suka zama.fatan mu dai Allah y hadamu da Abokan zama na gari waenda zasu somu tsakani da Allah
reply 0
Zahra Haladu Jan 14, 06:01 PM
Yau kam karanta comment zanyi so pls a taqaita rubutu😁
reply 0
Haidar Ali Jan 14, 07:55 PM

😃😃 Toh, Allah ya kawo mana su nan ba da dade wa ba.
reply 0
Haidar Ali Jan 14, 07:56 PM

Amma kin fi kowa commenting
reply 0
Zahra Haladu Jan 14, 08:10 PM

Laaah eh fa nima sai yanzu naga nafi kowa😁
reply 0
Haidar Ali Jan 14, 08:15 PM

Related Posts


Trending

Wane course ne idan mutum yayi ze samu aiki General
Buhari retire Politics
Family palava General
what's bad in delaying marriage? Marriage
how i feel about women General
Is it okay to send nudes to your boyfriend? Advice
Addiction problem Advice
I need an advice about our relationship with my cousin Relationship
unjust love Advice
can you marry a raped girl? Marriage
Should i do it? she's tempting me Advice
My love for him ??? should I tell him? Advice
Why it's harder for ladies to get husbands. Advice
Why ist hard for me to find true love? Relationship
Friend request Advice
Warning to others! How porn destroyed my life Advice
I need Advice Advice