Me yake fara zuwan ranka idan kayi tunanin Aure?
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 11:59 AM

Me yake fara zuwan ranka idan kayi tunanin Aure? 2

Aduk Lokacin Da Kayi Tunanin Yin Aure Me Yake Fara Zuwa Ranka?
post

Replies

(100)
Abubakar Usman Jun 14, 12:06 PM
Eating pounded yam 🍠 with chilled zobo πŸ₯€ with my wife on a weekend at night while watching horror movies 🍿 πŸ‘»
reply 2
Anonymous #1 Jun 14, 12:23 PM
Lefe idan natuna sai abin yabani tsoro
reply 2
Anonymous #6 Jun 14, 01:17 PM
Wai nine responsibilities na wata za su hau kaina Ι—ari bisa Ι—ari plus na yara da zasu biyo baya
reply 1
Anonymous #2 Jun 14, 01:28 PM
wa zan Aure??? yaushe.zanyi Auren Allah ya Aurar damu ga mazaje nagani masu kaunar mu da gaskiya maso tsoron Allah
reply 5
Ayeesher Umar Muhammad Jun 14, 02:07 PM
Saurayin ma banida shi balle mijin auren πŸ₯Ί.. Allah ka dubi lamari muπŸ€—β˜ΉοΈ
reply 5
Anonymous #3 Jun 14, 03:45 PM
Yiwa miji girki 😹
reply 0
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 05:16 PM

Allah ya bamu mafita
reply 1
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 05:17 PM

Ameen ya Rahman 😊 Ni ina da budurwa amma bata da tabbas kaman hutan Nigeria
reply 1
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 05:17 PM

🀣🀣 wanki fh
reply 0
Anonymous #3 Jun 14, 05:30 PM

Aa wanki kuwa se dai ya kai laundry
reply 2
Hawwaisah Jun 14, 06:53 PM
waye zai aure ni ina da sickler πŸ’”πŸ’” idan na tina ina jin ba dadi Astaghfurullah
reply 2
Anonymous #5 Jun 14, 07:04 PM
Going outing with spouse
reply 0
Anonymous #4 Jun 14, 07:10 PM
In na tuna wata rana ina zaune yar mutane za to zo ta roke ni fita anguwa, sai in daga hanci na sama in ce ba inda zaki je. In ta koma sai inyi irin dariyan Manjo in ce miji ba wasa ba.
reply 1
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 07:20 PM

awwn πŸ’•πŸ’•
reply 1
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 07:21 PM

inalillahi wa inaa ilaihir rajiunn πŸ₯ΊπŸ˜­ sorry zki samu insha Allahu. koyi hkuri ki dge da addu'a
reply 1
Anonymous #5 Jun 14, 07:22 PM
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 07:22 PM

ke fa😏 ashe bbu biyayya knn
reply 0
Anonymous #3 Jun 14, 08:00 PM

Aa akwai ta da yawa fah
reply 0
Anonymous #1 Jun 14, 08:11 PM
Anonymous #7 Jun 14, 08:37 PM
Ina tuna cewa ni As ce sai naji aure yafita kaina, saboda a AA da muke dasu kadan ne masu tsoron Allah.Muna dai addua Allah ya hadamu da nagari masu tsoron Allah 😭🀲
reply 1
Muhammad Musa Muhammad Jun 14, 10:33 PM

🀣🀣🀣
reply 0

Related Posts


Trending

What men actually want(ladies! A must read) Relationship
Advice on how I can improve my English General
hmm wai dagaske ana wa namiji auren dole? General
Post deleted General
HOW TO CONVINCE MY GIRLFRIEND PARENTS TO ALLOW ME MARRY THEIR DAUGHTER? Relationship
what should i do idan yarinya tace min tana da wani? Relationship
I WANT MY HUSBAND TO DIVORCE ME NAGAYAWA IYAYENA SUNCE BARUWANSU Marriage
Forex trading School Computer
MINIMIZE Asking for Help General
i am seeking small business ideas Business
My girlfriend whom i want marry In shaa Allah doesn't how to communicate Advice