Mutane????????
Hadiza Muhammad mamman Sep 30, 10:33 PM

Mutane???????? 0

Wani Lokaci Idan ka Hadu Da Wani sai kawai kaji Ya darsu Aranka 🥰 irin Mutanen Da Kake Bukata Arayuwar ka Kenan Saboda Suna da Wata baiwa Ta Musamman da zasu Canza Yanayin ka Da Zarar ka Kallesu Su Saka Dariya 🤓 Su Saka jin nishadi🤩 Sannan Suyi Mu'amala dakai ta Mutuntawa😚 Komai sukayi Sai ya burgeka saboda yayi dai-dai Da Ra'ayinka Wani bacin rai,Tsoro,Duk Sai Su kau🤗 idan har kayi dacen mallakar daya daga cikin irin wannan mutanen arayuwarka To karka sake Karabu Dasu🥺🥰
post

Replies

(5)
Mimiiy Sep 30, 11:13 PM
kalaman ki sun burgeni akwae hikima aciki🥰 Allah ya sadamubda mutane na gari
reply 0
Maryam Sambo Yero Oct 5, 10:31 PM

Ameen ya rabbi 🙏 Kullum fatanmu kenan 😇
reply 2
Remarh Oct 9, 04:24 PM
hka yake 👍🏻Allah ya sadamu da alkhairi
reply 0

Related Posts


Trending

Are you ready!!! General
Why is it that working class guys like me only meet idle ladies Relationship
Dear girls, Relationship
SEARCHING🥺🥺 General
Bare Ta Auri Dan Fulani General
What is your opinion on Jigida? General
Tambaya Entertainment
TEAM LEFE DOLE KO ASOKE LEFE Marriage
Why do men do this dan Allah? General
Guys on this app wan make me crazy Matchmaker
Your Birthday. Entertainment
Boredom General
A Message to My Princess (unknown wife) Marriage
Me yake fara zuwan ranka idan kayi tunanin Aure? Marriage