Wani Lokaci Idan ka Hadu Da Wani sai kawai kaji Ya darsu Aranka 🥰
irin Mutanen Da Kake Bukata Arayuwar ka Kenan Saboda Suna da Wata baiwa Ta Musamman da zasu Canza Yanayin ka Da Zarar ka Kallesu
Su Saka Dariya 🤓
Su Saka jin nishadi🤩
Sannan Suyi Mu'amala dakai ta Mutuntawa😚
Komai sukayi Sai ya burgeka saboda yayi dai-dai Da Ra'ayinka Wani bacin rai,Tsoro,Duk Sai Su kau🤗
idan har kayi dacen mallakar daya daga cikin irin wannan mutanen arayuwarka To karka sake Karabu Dasu🥺🥰
kalaman ki sun burgeni akwae hikima aciki🥰 Allah ya sadamubda mutane na gari
amin thumma amin 🥰🤲🏼
ameen.
Ameen ya rabbi 🙏 Kullum fatanmu kenan 😇
hka yake 👍🏻Allah ya sadamu da alkhairi
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment