Saqo ga maza akan Aure
Anonymous Jul 26, 06:58 AM

Saqo ga maza akan Aure 3

Karfa kaji ance mata na neman miji ruwa a jallo kayi tunanin abun sauki gareshi. Duk da neman miji da sukeyi sunada zabi fa. Ba zaka zo da katon kai kamar goriba, hancin ka ya kusa cike fuskar ka, da katon baki, ba tsafta kuma babu ko sisi kayi tinanin wata zata soka ba. Koda mata suna da yawa kuma maza na wahala, se ka gyara kanka kuma ka nemi kudi sannan zaka samu wata ta soka, in ba haka ba sede kaga ana 'yanmata kai ko banda kai walh😂 Social media especially Facebook, kaga wani ya dora hoto a dp kamar dan dambe, background kamar a cikin bola yake, timeline dinsa cike da tagging na mutane marasa aji, amma ahakan wai kaga yana bin mata private yana kokarin yayi tosting dinsu. wallahi in haka kake zaka mutu single. Ko kuma kaje kauyen ku ka samo wata, ko me tallan abinci.
post

Replies

(8)
Fateemaa Jul 26, 08:20 AM
wlh kuwa 😂😂😂
reply 0
Ammma Jul 26, 09:32 AM
za ki/ka iya passing message din ki/ka ba tare da ka zagi hallittan mutun ba..Basu su ka halicci kansu da katon baki ko katon hanci ba..This is total wrong Wallahi..Allah ubangiji ya ganadda mu….
reply 5
AnDex_Blaq Jul 26, 10:04 AM
I hope when giving clay, you can mold a human being?? You had to insult to get your point home? Absolutely ridiculous. The big head was created by Allah perfectly, the nose was created by Allah perfectly, the big mouth was created bu Allah perfectly, the background you’re insulting, you should know no one was born equal, because you live in wealth you’re despising those who are poor, you feel that’s what life is all about?? Sai ya aure mai tallan abinci su zauna lafiya, ke kuma fa, Y’all think life is fair to everyone, sitting in your room posting nonsense.
reply 3
AnDex_Blaq Jul 26, 10:05 AM
N F Jul 26, 10:39 AM
poster ko mai tallan abinci sai wanda ya iya kwalliya.
reply 0
Muhammad Musa Muhammad Jul 26, 11:19 PM
da farko dai HALITTA Allah ke Yi na 2 Kuma Allah bbu ruwan shi d inda k fito ko waye baban ka. na 3 k nma rufin asiri wurin Allah a dge da Neman halas, Dama ilimi 2 ne wakibi a rayuwar mutum ilimin addini da ilimin Neman abinci. shi ysa I distance myself from any relationship for now, Amma Ina fatan samun n kirki wadda tasan rayuwa. Allah m yce waa laqad karramna bni adama
reply 0
Muhammad Musa Muhammad Jul 26, 11:22 PM

nothing is permanent not even our souls 🤣🤣 wlh idan baban ki 1 billion yke samu kullum 1 day Allah zai mayar dshi faqiri .. kullu maan alaihaa faan
reply 0
Ahmad Yusuf Muhd Jul 30, 04:00 PM
To ko shiyasa na gaza samun matan aure, Wife Material 🤔
reply 0

Related Posts


Trending

friendship Relationship
Are you ready!!! General
Why is it that working class guys like me only meet idle ladies Relationship
Dear girls, Relationship
Bare Ta Auri Dan Fulani General
What is your opinion on Jigida? General
TEAM LEFE DOLE KO ASOKE LEFE Marriage
Why do men do this dan Allah? General
Guys on this app wan make me crazy Matchmaker
Your Birthday. Entertainment
Boredom General
A Message to My Princess (unknown wife) Marriage
Me yake fara zuwan ranka idan kayi tunanin Aure? Marriage