Aslm dafatan kowa yana lapiya, akwai Wani abu dana lura this days yawan korafe korafe akan maza masu dukan matansu ko Yan uwar kishiya masu zuwa dukan uwargida ko Amarya pls wannan abu bai dace ba saikaga mutum ya tasa yar mutane kamar dabba yana duka Kuma yanda sukaga ba'a daukar mataki yasa sukeyi Wani ya batama rai awaje ka huce akan na gida walahi yan uwana Maza ba kowani gidane zakama yarsu haka su barka ba duk Wanda yatabamin yar uwa wlh wlh sai mun rama mata Koda duk duniya gatanshi ne saidai duk abinda zaifaru ya faru sannan Kuma yan uwa masu zuwa dukar matan gida bakusan Mai yafaru waike Mai dangi kinki rasu wlh baruwanma Kuma taba mana Yar uwa saimun rama mata Dan Allah mutane akiyaye not everyone has a heart of forgiveness Kai in this aspect forgiveness is a sin
toh wlh Duk Dan da ya dakan mun sister sai naci ubansa in har ba attacking dinsa tayi ba yayi responding shi ma.
Ina bayanka Muhammad.
this is sad to even tell my feelings wlh Allah yasa mudace
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment