Karin aure dan samun lafiya... meye ra'ayin ku?
Anonymous Apr 19, 02:06 PM

Karin aure dan samun lafiya... meye ra'ayin ku? 0

Tambaya nake yi wai dan Allah idan namiji bashi da karfi sosai wajen mu'amalan aure idan ya kara aure zai samu lafiya?haka naji mutane suna fada.na nemi magani har na gaji ban dace ba.ina tunanin ko aure zan kara idan dagaske zan samu sauki. ina gudun kuma ko ba dagaske bane.ina neman shawarma. Nagode
post

Replies

(2)
Anonymous #1 Apr 19, 08:54 PM
ya danganci Rashin lafiya
reply 0
Anonymous #2 May 12, 08:13 PM
misali ne Baka iya daukan buhun cement guda daya… sai kace idan ka kara buhun cement suka zama 2, karfinka Zai karu..tayaya? gaskia Wanda ya fada maka haka yayi karya…Baka iya gamsar da mace daya ba taya zaka iya gamsar da 2?
reply 0

Related Posts


Trending

Wane course ne idan mutum yayi ze samu aiki General
Buhari retire Politics
Family palava General
what's bad in delaying marriage? Marriage
how i feel about women General
Is it okay to send nudes to your boyfriend? Advice
Addiction problem Advice
I need an advice about our relationship with my cousin Relationship
Miji na baya saduwa da ni? should i do this? Marriage
unjust love Advice
Should i do it? she's tempting me Advice
Friend request Advice
Warning to others! How porn destroyed my life Advice
What do ladies mean by "Financial stability" in men?? General
Looking for poetic lady Meetup
advice pls Relationship
a never ending love General