Dan Allah ku tayani da addu'a Allah ya ban yadda zanyi
aure zanyi yan uwana sunki min komai
gashi babanmu baida karfi
just manage abinda Allah ya Baki. ki manta dasu ki roqi Allah ya budo hanyoyi na alkhairi
Aslm, lokuta da dama mutane suna nuna damuwa akan Tara/kashe manyan kudi sannan zaayi aure wannan kuskure ne. Koda kayan jikinki kadai ana iya you maki aure Kuma akaiki gidan miji Kuma aure yayi Mai surutu dole sai yayi ko yace waccan anyi haukan kaya ko Kuma haukan rashin kaya.
Amma Ina Baki shawara kema ki rungumi Sana'a don ki taimaki kanki da Kuma iyayanki.
Allah ya kawo mafita. keep praying no permanent condition
insha Allah ngd
appreciate 😇
ngd sosae
uhm Allah dai yabamu ikon yin Auren nan gaba daya. Allah yakawo mana aiki mafi alheri Amin.
may Allah provide for you financial ly
A riqe sallar dare za’a samu mafita Insha Allah 🙌🏾
Allah yabaki yanda zakiyi ni ga kayanma ma ga komai Amma ba mijin😂😅Allah dai ya taimakemu
Allah yabaki nagari ameen
Ayyah kita sallar dare kice Allah yakawo miki mafita 💔😭
Amin ya Allah nagode
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment