Lamarin jari hujja
Masu kudi basa gaggawa gurin aurar da yayansu mata,se tayi karatu,bayan karatun ma sai tajira kome ya nuna,kun dauka basu da hankali neh,idan yarinya bata kai sama da +26 basa mata lissafin aure kuma idan sun tashi aurar da ita,sukan neman mata magidanci ne kuma attajiri ko matashi dan attajirai.
Kar ka dauka aure ya bayar, A'a y bayar da jin gina ne,yadda shi bazai karye ba tunda ya fahimci yayansa kadara ne,shi ysa mah yake aurar kyakyawar mace Dan ta bashi fararen yara,shi kuwa talaka bashi da burin daya wuce ya bayar da kadarar sa ga wawan da baya ganin darajarsa kota diyarsa, dalili Shima bamai daraja bane.
Shi yasa auren baya kawo farin ciki kuma kaga saki yayi yawa.
to be continued..,..
wannan write-up nka wlh shirme ne kawai aciki. am sure Kai yaro ne karami, bka San rayuwa bh kuwa
HHHhhh kaine bakasan rayuwa bah😂😂,kaje kayi duba da nazari bawai da ka aka rubuta bh
alright
Gsky, Akwai bukatar yin gyara a kalamanka
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment