Meyasa mutane muke haka ne ??
Broskhalifah Jun 23, 06:08 AM

Meyasa mutane muke haka ne ?? 2

Assalamu Alaekum Wai meyasa mutane bama gudun 'batawa 'yanuwanmu rai ne ?? regarding wacce tace an haifeta ba da aure ba meye laifinta don Allah ?? Qaddarace fah Allah ya d'aura akanta ko da kuwa iyayenta sun aikata hakan don son zuciyarsu ne, kuma duk duniyar nan babu wanda zaiso ace bashi da uba, sannan wannan abu baifi qarfin Allah ya qaddarashi a kaina ko akanka ba amma Allah baiyi hakan ba saika gode mai bawai idan Allah ya qadarta ya fad'a kan waninka kazo kana ci mai mutunci akan hakan ba. Don Allah musan mezamu dinga fad'awa 'yanuwanmu kuma karmu manta da hadisin manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam da yake cewa duk wanda ya yarda da Allah da kuma ranar qarke to ya fad'i alkhairi ko kuma yayi shiru.
post

Replies

(4)
Muhammad Musa Muhammad Jun 23, 06:46 AM
gasky ne wannan. ita sun haife ta ne kawai that's her fault, Kuma ynxu tir da environment namu na hausawa wlh.
reply 2
Masha Allah Jun 23, 11:35 AM
magana ta hankali👍
reply 2
Muhammad Musa Muhammad Jun 23, 05:33 PM

daga Mai hankali
reply 2
Broskhalifah Jun 26, 11:54 PM

🙏🏾
reply 1

Related Posts


Trending

Does the meetup section have photos? Meetup
Are you ready!!! General
why is it too hard to find true love Relationship
How and when ake ZAKKAN fidda kai? Religion
need more light on Abortion during ramadan Religion
A medical solution for those suffering from Addiction Health
(Inter tribal marriage) A Christian Yoruba lady marrying a Muslim Hausa man Marriage
✨🌙عيد مبارك General
My relationship experience with a Christian girl Relationship
ku bani shawara please Advice
i am in difficult stuition my friends help me with advise Advice
I need advice on marrying a woman older than you. Relationship
how do i know if my boyfriend is not wasting my time Relationship