neman karin bayani please
Anonymous Dec 31, 05:57 PM

neman karin bayani please 0

abokina ne matarsa ta mutu yau kusan shekara biyu kenan kawai kwana biyu sai Naga suna soyayya da "Yar yar matarsa data rasu, (da babbar yarinyar da matarsa data rasu uwarsu daya ubansu daya) Dan Allah aure a tsakanin su?
post

Replies

(8)
Meenerh MG Dec 31, 06:21 PM
ya halatta ya aureta tunda matarsa mutuwa tayi .. a wani gun ya tabbatar da in ya saketa zai iya auren yar qanwarta amma tunda ya zo anan cewa rasuwa tayi kaga akwai halacci a auren… Allah shine mafi sani
reply 0
Haidar Ali Dec 31, 07:05 PM
Babu laifi idan ya aure ta. Akwai aure tsakanin su. Koda ma sister din matarsa ya nema ba laifi ciki
reply 0
Seeyermerh Dec 31, 07:35 PM
tabbas ya halitta sosai hkn ake so ma kuma ba wai mutuwa bah koh sakinta yayi aure ya halatta
reply 1
Saudat abbas Dec 31, 07:48 PM
💯 ya halatta
reply 0
Zahrau haladu Dec 31, 07:51 PM
Yas ya halatta ya aure matuqar wani hanin shari'a bai shiga tsakani ba Allah ya sa mu dece Ameen
reply 0
Dr A A Dec 31, 10:31 PM
zasu iya aure mana kai harda haihuwa abunsu🌚
reply 0
Baffancy Dec 31, 10:38 PM

Hhhhhhhh Allah y biya Doc
reply 0
Dr A A Jan 1, 06:57 AM

😂
reply 0

Related Posts


Trending

Me yake fara zuwan ranka idan kayi tunanin Aure? Marriage
what i'm going through due to lack of any relationship Relationship
Leaving someone that you love Relationship
i found out my fiance has another relationship just before marriage Relationship
marriage/relationship advice nake nima Relationship
Introduction Lifestyle
Why the whole attitude ladies and their wahala Relationship
Nigeria My country😁😀😁😂😂 Entertainment
From strangers to Friends! ever met someone from this App? General
lets gist Entertainment
The fault in our stars Relationship
Night chatter General
Successful Match Relationship