Dec 31, 05:57 PM

neman karin bayani please

abokina ne matarsa ta mutu yau kusan shekara biyu kenan kawai kwana biyu sai Naga suna soyayya da "Yar yar matarsa data rasu, (da babbar yarinyar da matarsa data rasu uwarsu daya ubansu daya) Dan Allah aure a tsakanin su?

Replies

(8)
Dec 31, 06:21 PM
ya halatta ya aureta tunda matarsa mutuwa tayi .. a wani gun ya tabbatar da in ya saketa zai iya auren yar qanwarta amma tunda ya zo anan cewa rasuwa tayi kaga akwai halacci a auren… Allah shine mafi sani
Dec 31, 07:05 PM
Babu laifi idan ya aure ta. Akwai aure tsakanin su. Koda ma sister din matarsa ya nema ba laifi ciki
Dec 31, 07:35 PM
tabbas ya halitta sosai hkn ake so ma kuma ba wai mutuwa bah koh sakinta yayi aure ya halatta
Dec 31, 07:48 PM
💯 ya halatta
Dec 31, 07:51 PM
Yas ya halatta ya aure matuqar wani hanin shari'a bai shiga tsakani ba Allah ya sa mu dece Ameen
Dec 31, 10:31 PM
zasu iya aure mana kai harda haihuwa abunsu🌚
Dec 31, 10:38 PM
Dr A A Dec 31, 10:31 PM

zasu iya aure mana kai harda haihuwa abunsu🌚

0
Hhhhhhhh Allah y biya Doc
Jan 1, 06:57 AM
Baffancy Dec 31, 10:38 PM

Hhhhhhhh Allah y biya Doc

0
😂
×