Mata azama masu kunya Dan Allah. shine Adon ki. wallahi da mamaki kiga mace tana chan a comment section sai zuba take na abun sirri wai ita ta waye. ki tsaya kina wannan maganganu da maza hka gatsai. i am not generalising o but deh gaskiya kunya ya na barin mu. jiya akayi post a diary of a northern woman akan shan azumi da ma wasu pages. Zo kuga mata sai zuba, maza na jan su da magana. ki tsaya kina hira da kato/gardi akan yadda period inki keh zuwa. ku san mazan nan bazasu ganku da kowani daraja ba wallahi koh kadan. imagine kaga matarka a comment section tana irin hiran nan. wannan abu ba daraja a ciki fah, Ba kuma waye wa bane. idan baka da kunya toh tamkar tsirara ka keh. Dan Allah a kiyaye.
Kuma dan Allah a dena nuna wa duniya cewa ba'a azumi. lalura akwai ta amma bai kamata duk inda aka samu sai a zauna ci da sha a gaban kowa. wai wayewa yazo.
As a man, taya ma zan tsaya ina maganan period da mace, something so disgusting
Mazan da suka tsaya suna magana da su laifin su ne.
aa ba laifin mazan bane wlh laifin matan ne wlh
tom allah yasa mu dace,amma dae sam hakan bai dace ba yakamata mu gyara mata
Allah yasa su gane toh!
Mun gode sosai
amma suma mazan ai hadda laifin su.
Allah ya saka miki da aljanna.... Ashe bani ka dai bane abun ya ban haushi, wallahi bakin ciki jiyan nan
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment