Dan Allah meyasa Yan Unguwa basu son Fadar Abun Alkhairi akan Yan Nata idan anzo Neman Auren Mu..Especially idan sunga Kana Karatu 💔😞🤦🏻♀️Shike nan Dan Muna zuwa Makaranta munyi Laifi 💔
Pls dama ana tambayan Yan unguwane akan mutum idan zaiyi aure?
Shine ae
some dos dt, of recent wllhy a guy did d same to my frnd, while he bomb into het elder brother without knowing 🤣🤣🤣wai dan Allah akwai wata ha gidan nan frnd dina kesanta so i came to investigate on his behave, can u imagine, & wllhy it not a local area dazakache mayb okk dan yaga anguwan hakane
sweet@ with all d binchike, if is ment to be..wllhy Allah will make it ease no matter the circumstance
absolutely 💯 or Atimes
wani lokacin ma suke Neman Mai nemanka Suyi maganar ka koh ba'a tambaye su ba
maganar Gaskia
Inshaa'Allah
can you imagine 😹😹💔Mutane sai Ahankali
Tabb munafukai kenan Allah ya mana tsari da sharrin su ameen
ke dai ki dinga neman tsari da sharrin mutum da aljan shikenan amma kam mutane yanzu abun da be shafe su ba suke yi.
Allahumma Amin
Wallahi sosai fah
Inshaa'Allah
Amma kam wannan mugunta ceh
somethings are not meant to pain us.
if everyone in a place loves or likes you then there's a problem. No matter how good you are akwai wanda they will definitely say bad things about you. Atimes we just have to do away with hearsay
Irina da baruwana da Yan unguwanmu wayanda nake gaisarwa ma basu wuce 3ba Ashe akwai kura
That means baiyarda da itaba kenan at first. Bakowa bane yake good time da Yan unguwanshi fa
Wannan ai shashanci ne atunanin su sune zasu Fadi zahirin halin mutum
God bless you, koni, tunda u ve no business with them🤷
Ana tambayar yan unguwa sai dai akwai masharranta a cikin su mana hardai in baki gaidasu waccen yarinyar ta cika girman kai wasu kuma dole ke sa ki ki gaifasu sbd sun cika sa ido ga rashin kama girmansu 🙄
wlh kuwa Mutane sai ahankali
Ehmana sosai
Sosai fah akwai su
basu san darajar kansu ba sai Sharri
eh ana tmby amma akwai yadda akeyi, da Kuma irin mutanen da ake tmby, da kuma iya abinda zasu fada. Kawai dai yanzun bamu da wannan ilminne
Allah yakauta
Wallahi dae! da akwai wani mutumi a area mu kullum yna kofar gida fah toh idan mace ta wuce bata gaida shi ba kuma yasan ta... wlh se y fada wa baban mutum wae baka gaida shi 😂😂
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment