Kasar ta baci sosai gaskiya, mutane sun lalace, babu gaskiya da tausayi a zuciyar su, ga tsabar cuta. kullun abun is getting worse.
The damage has been done, no going back gaskiya, my advice is if you get a chance to flee the country just run.
Eh zata iya gyaruwa Idan har an samu shuwagabanni na Sannan Idan har mutanen kasar sun gyara Sbd shugaba baza iya yin gyara Shi kadai ba ba tare da Sauran alumma dake cikin kasa ba
Eh toh Nigeria zata oya gyaruwa musamman idan an samu shugabanci nagari. Nigeria akwai mutanen da suka san makamar aiki amma rashin shugabanci da shuwagabanni nagari shine abinda yake kawo tsaiko wajen cigaban Nigeria. Allah Ya bamu shuganni nagari, Amin.
To me gaskiya it's too late for anything to be done, how long will it take to reverse whatever damage da akayi, truth be told Nigerians ma duk we are already corrupted in one way or the other kuma ba'a mana gwaninta we always find faults in everything. Sai dai addu'a kawai
would take atleast 15 - 20 yrs to fix Nigeria that's if they start now, but nothing is being done and the country is getting worse, which make it hopeless.
Nothing is impossible but Nigeria dai Sai Abunda Allah yayi gaskia!
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment