I am a victim of an unfortunate marriage, I have been good to him and his family Alhamdulillah and i know Allah swt wil surely reward me for that. Kuma Allah zai saka min In Sha Allah. For the sake of Allah, who ever comes across this should say a prayer for me and my little daughter, its the last ten days of the Holy Ramadan, Someone’s sincere dua can be the beginning of something amazing for me, In Shaa Allah. Allah Ya tsare mu cikin tsarewarSa. Jarabawa/Kaddara ta Allah Ya bani ikon ci amin. Jazakumullahu khairan
Allah ya amsa adduar mu baki daya kuma Allah ya bamu abinda mukeso ameen...
Amin ya rabbi, Allah ya karbi ibadun mu ya baki ikon cin jarabawanki don albarkacin watan nan. Amin
Albarkacin wannan wata na ramanda in Sha Allah, Allah zai biyaminki bukatunki sister.Allah yasa kici wannan jarabawan taki,Allah ya ansu ibadunmu gabadaya
Allah Ya kare ku
May Allaah accept all your dua and grant your heart's desires. May He also bless your daughter for you and make her grow up to become a pious slave of Allaah.
Amin Ya Rabbi, Thank you very much
Amin amin thank you
Amin amin
Amin amin
Thank you very much
Jazakillah
Amin amin Ya Rabbi
Jazakillahh khairan
Thank you
Amin dear sister
Please I would like you to be strong for your precious daughter don’t give up interact with people stay positive find something that will keep you busy so that you don’t think of your past life
Allah ya Kara maki karfin guywa Amin
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment