Dan Allah wai shin ina na za mu ganin mijin aure wallahi nidai na kosa ayi baiko na. Kai! Gaske dai hausawa suka ce wa ayi w diya aure idan ta San dadin namiji.
Idan dagaske kina nema, ana Matchmaking a nan. just click the menu you will see it
Shi aure lokacine, kuma gaggawa baya kawo karshen matsala... Tabbas idan kika kwantar da hankali kuma kika nemi zabin alkhairi daga wajen Allah tabbas zaki dace da mijin aure nagari wanda bazai juya miki baya ba bayan kunyi auren. Allah yasa mudace
kwanki naji wani yana ce wa mata sunyi yawa, mjin aure yanzu wuya yake yi. gaskiya na fara yadda
Eh kuwa, perhaps that will be solution to your problem... Ammah abin da yafi dace shine addu'a
Allah Ya kawu Miki na gari
Yar uwa, duk da a ke cewa mata sunyi yawa, babu mazan aure, akwai su fa , Amma mazan kwarai ne babu, sai yan karya , addu'a shine magani
Wallahi kuwa maza sunyi wahala.... Yanxu duk Wanda. Have Yana sanki toh my sister gaskiya kila wani Abu yake so a wajen ki Amman true love yanxu yayi wahala
gaggawa aikin sheidan Allah yabamu mazaje nagari kawai
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment