Hakanan saurayina yadaina yimun magana .. munyi magana akan rayuwa yace kmar nanda wata shekar xaki iyayin sure nace Gsky Aa sedai yanda Allah yayi kadan yakan juya komai dayake gidanmu basuda hali sosai kuma gashi Yanxu nafara karatu Shima masters yakeyi ๐๐ซ yacemun babu komai koshekara nawa ne zejirani indai inasonshi munyi maganar karshe akan zeje gida yagaida iyayena ๐ซ๐ kawai yadena kulani segani nayi anyi engagement dinshi ๐ญ๐ญ๐ซ gashi yanxu saura watanni bikin. Dan Allah aiyakata yakirani yagamun indai yadena sona tunda Wallahi bamuyi fadaba kawai yadena kirana Idan nayi mishi mgn seyacemun wai nayi hakuri yana busy ne ๐ญ๐ญ๐ shine nima nadena yimasa magana ๐คง๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ daga nan nakirashi awaya nacemishi yaje shida Allah Idan haryacuce ni Allah yamun sakayya Idan nice shima Allah yamishi Dan Allah abun yadameni kuna ganin hakan anunin rashin tarbiyyah kumin bayani ๐ญ
malama ki sawa zuciyar ki salama toh. idan wni Abu ya same ki siblings da parents zki bari da aiki. indai Baki sakin Masa totur da clutch ba lkcn Kuna tare ki godewa Allah.
shi ysa mukewa kannen mu mata da tayi kada ku sakewa wni Dan iska jiki har sai kunyi aure.
you should delete everything about him a wayar ki. Kuma kiyi Alola kiyi nafila ki fadawa Allah zalunci da yyi miki
ba wanda ya kai mata yin irin wannan abin wlh, abubuwan da mata suke mana shiru kawai mukeyi bamu gaya ma kowa, da Allah kawai muke barin su
babe dust urself up and move on though it's not a 1 day thing. he was never meant fr u know this and put ur heart / mind at ease. Allah ya baki wanda yafishi.
kudinga kyautata mana zato mu mata bakowa bane Dan iska ๐ญ๐ฅบwallahi babu abinda yataba hadamu ko mgnr banxa wallahi betaba yimun ba kuma nima haka ๐
Ameen
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment