akwai wanda zanyi maganar dashi anan
yea
muna ji fadi mu baku
fadi muji... Allah ya bamu ikon bada shawara ta kwarai
muna ji
Toh sadeeq nagode
inason aure, na rasa yarda zanyi na fadama gida, gani suke har Yanzu ni karami ne
hajia amina
Toh fah
ai wannan me sauki ne... ka gama makarantar ka?kana da sanar yi? if yes to all..kaje ka same su ka gaya musu tel them kana son gujewa sabon Allah...in kuwa har kasan baka gama makaranta ba kuma baka da sana'a yi..kawai kaita azumi kana hakuri...dan baza su yarda ba
Nagama makaranta da sana'a, nayi karami kamar yarda suke fada.ko nace ina da yayin da basuyi ba, balle layi yazo kaina
Allah yayi mana nafuta
ka sanar da mahaifiyarka kayi mata bayani tunda dai har kana da sanaan yi, zata fahimce ka kuma zata taimaka maka gurin shawo kan mahaifinka da Yan uwanka,ka fito mata fili kayi mata bayani insha Allahu zaa dace, maganan yayyi kuma kowa da irin tashi kaddarar watakil Allah ya rubuta zaka riga su yi ne
na,am
ka memi wani malami a anguwanku da Babanku yake ganin girmansa kaje ka gaya masa abinda ake ciki ka ce ya jawo hankalin mahaifin naka. Sannan ka qara da wani kawunka ko abokin babanku.
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment