Mar 27, 05:37 AM

Akwai Abunda yake damuna kullun , amma narasa da wanda zan zauna nayi shawara!

akwai wanda zanyi maganar dashi anan

Replies

(14)
Mar 27, 05:57 AM
Mar 27, 05:57 AM
muna ji fadi mu baku
Mar 27, 08:57 AM
fadi muji... Allah ya bamu ikon bada shawara ta kwarai
Mar 27, 09:32 AM
muna ji
Mar 27, 01:28 PM
Sadeeqsak Mar 27, 05:57 AM

yea

0
Toh sadeeq nagode
Mar 27, 01:29 PM
Anonymous #1 Mar 27, 08:57 AM

fadi muji... Allah ya bamu ikon bada shawara ta kwarai

0
inason aure, na rasa yarda zanyi na fadama gida, gani suke har Yanzu ni karami ne
Mar 27, 01:32 PM
Ameenah muhammad Mar 27, 09:32 AM

muna ji

0
hajia amina
Mar 27, 02:16 PM
Mohammadou Mar 27, 01:29 PM

inason aure, na rasa yarda zanyi na fadama gida, gani suke har Yanzu ni karami ne

0
Toh fah
Mar 27, 02:31 PM
ai wannan me sauki ne... ka gama makarantar ka?kana da sanar yi? if yes to all..kaje ka same su ka gaya musu tel them kana son gujewa sabon Allah...in kuwa har kasan baka gama makaranta ba kuma baka da sana'a yi..kawai kaita azumi kana hakuri...dan baza su yarda ba
Mar 27, 02:35 PM
Trustee Mar 27, 02:31 PM
ai wannan me sauki ne... ka gama makarantar ka?kana da sanar yi? if yes to all..kaje ka same su ka gaya musu tel them kana son gujewa sabon Allah...in kuwa har kasan baka gama makaranta ba kuma baka d[...] ai wannan me sauki ne... ka gama makarantar ka?kana da sanar yi? if yes to all..kaje ka same su ka gaya musu tel them kana son gujewa sabon Allah...in kuwa har kasan baka gama makaranta ba kuma baka da sana'a yi..kawai kaita azumi kana hakuri...dan baza su yarda ba
1
Nagama makaranta da sana'a, nayi karami kamar yarda suke fada.ko nace ina da yayin da basuyi ba, balle layi yazo kaina
Mar 27, 02:48 PM
Allah yayi mana nafuta
Mar 27, 08:17 PM
Mohammadou Mar 27, 02:35 PM

Nagama makaranta da sana'a, nayi karami kamar yarda suke fada.ko nace ina da yayin da basuyi ba, balle layi yazo kaina

0
ka sanar da mahaifiyarka kayi mata bayani tunda dai har kana da sanaan yi, zata fahimce ka kuma zata taimaka maka gurin shawo kan mahaifinka da Yan uwanka,ka fito mata fili kayi mata bayani insha Allahu zaa dace, maganan yayyi kuma kowa da irin tashi kaddarar watakil Allah ya rubuta zaka riga su yi ne
Mar 27, 10:06 PM
Mohammadou Mar 27, 01:32 PM

hajia amina

0
na,am
Mar 28, 09:02 AM
Mohammadou Mar 27, 02:35 PM

Nagama makaranta da sana'a, nayi karami kamar yarda suke fada.ko nace ina da yayin da basuyi ba, balle layi yazo kaina

0
ka memi wani malami a anguwanku da Babanku yake ganin girmansa kaje ka gaya masa abinda ake ciki ka ce ya jawo hankalin mahaifin naka. Sannan ka qara da wani kawunka ko abokin babanku.
×