Fadi kalma daya tilo wacce idan an fadeta kake tunawa d masoyinki ko masoyiyarka Wanda ake tare ko Wanda aka rabu
Allah sarki sannu da zuw y hanya
Hanya lafeeya lau Alhamdulillah.
🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Doc wlh kana bani dariya Ina d kunya sbd ni Dan fulani ne amma bana d tsoro akan abinda zuciyata take so
ok sir
Yass I know hakane kai ma ka fadi gaskiya and ina da friends maza but wallah bana tunanin ina wata Alaqa da su data wuche friendship but kasan mutane koh ya da yadda yake maybe yadda na dauka ba haka ya dauka ba Kuma ina fadama duk wanda nasan in abota da shi ka tsaya a matsayinka idan ka wuce ba ruwana kar inji ana ai kin cuce ni and Kuma maganar gaskiya idan na fahimci mutum ba aure ne ya kawo shi ba rabuwa nake dashi Allah ya sani bana so a yaudare ni Nima bana so nayi so ban da saurayin da ya Dade har ya fadamun wata Kalma da zan iya tunawa da ita
Comment has been deleted
Sannu wai miyasa kake aran bakin sa kake ci masa albasa ne?
Comment has been deleted
ok to ki goge zan kiraki
wannan shine ✨
honey🍯😂😂💔shegiya soyayyah ta Maida ni kamar karamib yaro fah 😂
😂 Tunda kinsa Baki na hkr
To Wai ni Dan Allah me nayi
Na hkr☺️
ni kan yau naga t kaina yanxu sbd Allah Daman ana kama mutum d laifin d bai sani b
koh 😹
kwakwa head😂
injustice 😂
Comment has been deleted
All ears,Ina jinka
Comment has been deleted
ok badamuwa
oxygen in my life
Khair INSHA ALLAH
baby am
Yau NE ko watarana
Nobody
Sunanshi har gobe indai za'a kira sena tuna shi Alkhairin Allah yakai gareshi duk inda yake🙏🙏
bazan taba manta wannan kalmarba wato dan Kara kadan wato da zan baku labarin wannan kalmar dasai kowa daga cikinku yayi dariya sosaii
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment