Idan ina tare da mace se in ji kaji kamar bazan iya aurenta ta ba, kuna jin haka?
Anonymous Apr 16, 09:15 PM

Idan ina tare da mace se in ji kaji kamar bazan iya aurenta ta ba, kuna jin haka? 0

Sai muna tare da mace sai in na tunanin any kuwa xan iya auranta? mene matsala at do Allah.
post

Replies

(17)
Anonymous #1 Apr 16, 10:47 PM
hmmm. this is how I feel too but I’m a lady. I think it comes from having high standards.
reply 0
Anonymous Apr 17, 02:15 AM

Au haba, eh to ni dai bani da wasu High Standards kawai dai zaki ha da zarar mun saaba sosai na gano halayenki sai na fara jin anya kuwa. A gaskiya ina son mace mai addini ne, so da zarar na ga mace tai lacking wannan sai shakka ta kama ni.
reply 0
Anonymous Apr 17, 02:17 AM
what’re these standards? 😀
reply 0
Anonymous #2 Apr 17, 02:50 AM
maybe Gsky bakataba haduwa da Wanda kake soba ne
reply 0
Maryam Muhammad33 Apr 17, 03:25 AM

Gaskia maganar knan 🥱🤭
reply 1
Anonymous Apr 17, 03:42 AM

🤣 au haba dai! na hadu da ita mana
reply 0
Anonymous Apr 17, 03:43 AM

who told you? 😂
reply 0
Maryam Muhammad33 Apr 17, 03:46 AM

is you that told me now 😢😢
reply 0
Anonymous Apr 17, 04:00 AM

I didn't say that I don't have the girl I like. Kawai dai wani abu ne yake damu na fadi
reply 0
Anonymous #2 Apr 17, 04:51 AM

seriously 😐 if kasamu hmmm 😹🤭dole kabi layi , anyway Allah yabamu ngri
reply 0
Anonymous Apr 17, 04:56 AM
Anonymous #3 Apr 17, 05:58 AM

babu wata matsala don kaji a ranka bazaka iya aurenta ba indai wannan shine dalilin ka. zaka iya auranta daga baya matsaloli suyita faruwa saboda tunin ka da nata ba iri ɗaya bane, duk mutum mai son addini zai sha wahala sosai a hannun wanda bashida ilimin addini, wanda bashi da ilimin addini zai nayi maka kallon ka cika takura da yawan mita, kai kuma zuciyar ka za tayi ƙunci saboda ga gaskia a fili amma yaƙi karbar gaskiyan kuma a matsayin shi nah musulmi koh musulma.
reply 2
Anonymous #3 Apr 17, 06:15 AM

sai dai akwai ƙarin shawara da zan baka. ka lura mutane kala uku ne, 1. Akwai wanda yanada ilimi amma baya son karɓar gaskiya saboda son zuciya. 2. Akwai wanda bashida ilimi kuma baya son gaskiya. 3. Akwai wanda babu ilimin koh akwai ilimin kaɗan amma indai gaskiya ne toh zai karɓa a hankali a hankali idan ya samu mai faɗa mishi. shawara na shine idan baka samu mace mai ilimi da kuma tsoron Allah ba toh kayi haƙuri ka aure number 3. a hankali zata zama irin yanda kake so, ƙila bata samu mai yimata nasiha bane. kaima ai ba lokaci ɗaya ka wayi gari ka ganka da imani da kuma tsoron Allah ba, a hankali tun kana yaro ko sai bayan ka girma kayi hankali ka gane gaskiya kuma kake aiki dashi. Allah ya bamu mata da maza masu ilimin Addini kuma suna aiki dashi, kuma Allah yasa mu dace da juna, amin.
reply 1
Anonymous #4 Apr 17, 02:32 PM
the same thing happening to me,har nasoma tunanin koh inada wata matsala ce,gaba daya mazan basa burgeni 🤌🏻🤦🏻‍♀️
reply 0
Sarath lawal Apr 17, 03:21 PM
baka yarda da kanka ba ne
reply 0
Zaynab M Apr 17, 06:44 PM

.
reply 0

Related Posts


Trending

friendship Relationship
Are you ready!!! General
Why is it that working class guys like me only meet idle ladies Relationship
Dear girls, Relationship
Bare Ta Auri Dan Fulani General
What is your opinion on Jigida? General
Ya yanayin Sanyi a wajen ku at this time? General
TEAM LEFE DOLE KO ASOKE LEFE Marriage
Why do men do this dan Allah? General
Guys on this app wan make me crazy Matchmaker
Your Birthday. Entertainment
A Message to My Princess (unknown wife) Marriage
Me yake fara zuwan ranka idan kayi tunanin Aure? Marriage